Na Ƙarar Da Budurci na Titi a Banza

Ina Da Saurayi Mun Kai Shekara Goma Dashi Kullum Yana yawan Taɓa jikina Har yakai yakawo Muna zuwan hotel Dashi yayi wasa Dani yadda yakesoBayan haka yayi Alkawarin Zai Aure ni Daga baya naji labarin yayi Aure ban Nunamishi na San yayi aure ba Kuma still Yana bibiyata wai mutafi hotel Bayan da Auren shi Kullum sai Yana kirana a waya ya Ringa ce min mu tafi hotel Abin yanzu yana matukar damu na. amma nasan ba komai baneya ya jawo min hakan ba sai son Abin Duniya sabida duk lokacin da na yake shawarar na rabu dashi sai na fara tunanin irin ƙuɗin da yake bani sai naji ba zan iya Rabuwa dashi baBabbar matsalar ma a yanzu ga shi Shekaru sun fara cin min na karar da Budurci na a Titi bu kuɗin da yake bani kuma shi ma yanzu ya daina kula ni A Karshe ina kira yan uwa mata su dauki Darasi akan abinda ya faru dani sannan a kula da samari yan karya masu kashe zuciyar yan mata daci kudi wallahi yanzu Zuciyata cike dake da Nadama yaya Dan Allah yanzu waca Shawara Zaku Bani









